iqna

IQNA

gabas ta tsakiya
Shugaban kasar Iran a bikin ranar 22 Bahman:
Hojjat-ul-Islam wal-Muslimeen Raisi ya bayyana hakan ne a wajen taron tunawa da ranar 22 ga watan Bahman, inda ya bayyana cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ita ce kasa mafi 'yancin kai a duniya a yau, sakon "ba gabas ko yamma" ya kasance abin damuwa ne ga al'ummar Iran da wannan al'umma suna jaddada hakan ne a ranar cika shekaru 45 da juyin juya halin Musulunci, sannan kuma a san cewa ita kanta Iran tana da karfi da iko da matsayi da iko kuma ba ta karbar umarni daga gabas ko yamma.
Lambar Labari: 3490623    Ranar Watsawa : 2024/02/11

Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah a wata hira da  IQNA:
Beirut (IQNA) Sheikh Naeem Qasim ya ci gaba da cewa: Ba zai yiwu a yi mu'amala da gwamnatin sahyoniya ba sai ta hanyar tsayin daka, kuma karfafa tsayin daka kan Musulunci zai haifar da gagarumin sauyi a yankin.
Lambar Labari: 3489984    Ranar Watsawa : 2023/10/16

New York (IQNA) A cikin wata sanarwa da kwamitin sulhun ya fitar ya yi kira da a kawo karshen ayyukan ta'addancin da Isra'ila ke yi a gabar yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3489393    Ranar Watsawa : 2023/06/29

Tehran (IQNA) ‘Yan majalisar da dama karkashin jagorancin Ilhan Omar ‘yar musulma a majalisar wakilai da kuma Sanata Elizabeth Warren sun bukaci ma’aikatar baitul malin Amurka da ta sauya manufofinta na nuna wariya ga musulmi da tsiraru a wannan kasa.
Lambar Labari: 3488274    Ranar Watsawa : 2022/12/03

Tehran (IQNA) An fara bikin bude daya daga cikin filayen wasa na gasar cin kofin duniya na kasar Qatar da gabatar da wani shiri na kur'ani da wasu gungun yara masu karatun kur'ani na kasar suka gabatar, wanda a alamance yake tunatar da mahangar makarantun kur'ani na kasar Qatar.
Lambar Labari: 3488200    Ranar Watsawa : 2022/11/19

Tehran (IQNA) Rasha ta bukaci Isra'ila da ta shiga cikin tattaunawar kawar da makaman nukiliya a yankin gabas ta tsakiya .
Lambar Labari: 3486645    Ranar Watsawa : 2021/12/05

Tehran (IQNA) babban sakataren kungiyar kasashen musulmi ta OIC ya bayyana cewa tabbatar da tsaron kasar Iraki wajibi ne na kasashen musulmi.
Lambar Labari: 3486252    Ranar Watsawa : 2021/08/29

Tehran (IQNA) shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya ziyarci hubbaren Imam Musa Kazem (AS) da ke yankin Kazimiyya a birnin Bagadaza na Iraki.
Lambar Labari: 3486250    Ranar Watsawa : 2021/08/29

Tehran (IQNA) shugaban mabiya mazhabar Ahlul bait (AS) a Bahrain ya bayyana kafuwar kawancen gwagwarmaya da cewa sakamako ne na juyin Imam Khomeini a Iran.
Lambar Labari: 3485984    Ranar Watsawa : 2021/06/04

Tehran (IQNA) wani rahoto ya yi nuni da cewa, an samu karuwar adadin masallatai a kasar Amurka.
Lambar Labari: 3485978    Ranar Watsawa : 2021/06/03

Tehran (IQNA) wata kididdiga ta yi nuni da cewa ba a samun ci gaba cikin sauri a nahiyar Afirka a bangaren hada-hadar kudade bisa tsarin muslunci.
Lambar Labari: 3485948    Ranar Watsawa : 2021/05/25

Tsohon Jakadan Amurka A Yemen:
Tehran (IQNA) tsohon jakadan kasar Amurka a kasar Yemen ya bayyana cewa, kasashen Iran da Saudiyya za su iya taka muhimmiyar rawa wajen kawo karshen yakin kasar Yemen.
Lambar Labari: 3485651    Ranar Watsawa : 2021/02/14

Tehran (IQNA) mataiamkin shugaban jam’iyyar Saadat a kasar Turkiya ya bayyana cewa, Kasim Sulaimani ne ya hana aiwatar da shirin yahudawa sahyuniya a gabas ta tsakiya .
Lambar Labari: 3485539    Ranar Watsawa : 2021/01/09

Tehran (IQNA) babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana Qassem Sulaimani a matsayin gwarzon da tarihi ba zai manta da shi ba.
Lambar Labari: 3485521    Ranar Watsawa : 2021/01/03

Tehran (IQNA) ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa kasarsa ba ta neman yaki da kowa, amma za ta kare kanta idan an tsokane ta.
Lambar Labari: 3485513    Ranar Watsawa : 2021/01/01

Tehran (IQNA) Shekara ta 2020 ta kasance cike da abubuwa da suka faru a duniya wadanda suka dauki hankulan dukkanin al’ummomin duniya musamman annobar korona wadda ta girgiza duniya.
Lambar Labari: 3485493    Ranar Watsawa : 2020/12/26

Tehran (IQNA) Kungiyar Nujaba A Iraki Ta Sha Alwashin Mayar Da Martani Kan duk Wani Shishigi Na Trump.
Lambar Labari: 3485375    Ranar Watsawa : 2020/11/17

Tehran (IQNA) ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ta sanar da kakaba wa wasu jami’an gwamnatin Amurka takunkumi.
Lambar Labari: 3485300    Ranar Watsawa : 2020/10/23

Tehran (IQNA) Janar Husain Salami Ya bayyana cewa; manufar Amurka ita ce ci gaba da bautar da mutanen yankin gabas ta tsakiya .
Lambar Labari: 3485212    Ranar Watsawa : 2020/09/23

Tehran (IQNA) Falastinawa sun ce babu batun zaman lafiya a gabas ta tsakiya matukar ba a kawo karshen mamayar Isra’ila a kan kasar Falastinu ba.
Lambar Labari: 3485193    Ranar Watsawa : 2020/09/16